iqna

IQNA

rohingya
Yayin da sojojin da ke mulkin Myanmar ke ci gaba da muzgunawa Musulman Rohingya, kasashen musulmin ba sa daukar wani mataki da ya dace na tallafa musu.
Lambar Labari: 3489758    Ranar Watsawa : 2023/09/04

Tehran (IQNA) Tawagar Myanmar ta kai ziyara sansanonin ‘yan gudun hijirar Rohingya da ke Bangladesh a wannan makon domin tantance halin da ‘yan gudun hijira dari da suka koma Myanmar domin gudanar da aikin mayar da matukin jirgi zuwa gida.
Lambar Labari: 3488819    Ranar Watsawa : 2023/03/16

Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen Bangladesh ya bukaci kasar Libya da ta ci gaba da tallafawa kokarin kasarsa na mayar da Musulman Rohingya zuwa kasarsu.
Lambar Labari: 3488057    Ranar Watsawa : 2022/10/23

Majalisar dinkin duniya ta bukaci a mayar da batun kisan kiyashin ‘yan kabilar Rohingyaa Myanmar zuwa kotun manyan laifuka ta duniya.
Lambar Labari: 3484194    Ranar Watsawa : 2019/10/26

Bangaren kasa da kasa, ‘yan kabilar Rohingya sun ce majalisar dinkin duniya ta kasa daukar nauyin ilimin yaransu.
Lambar Labari: 3484133    Ranar Watsawa : 2019/10/08

Firayi ministan Malaysia ya tattauna shugabar kwamitin kare hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya.
Lambar Labari: 3484122    Ranar Watsawa : 2019/10/05

Bangaren kasa da kasa, rahoton majalisar dinkin duniya ya tabbatar da cewa gwamnatin Myanmar ta yi kisan kiyashi kan musulmin Rohingya.
Lambar Labari: 3484060    Ranar Watsawa : 2019/09/17

Bangaren kasa da kasa, dubban ‘yan gudun hijirar Rohingya a kasar Bangaladesh sun bukaci hakkokinsu.
Lambar Labari: 3483987    Ranar Watsawa : 2019/08/25

Babbar jami’ar majalisar duniya kan rikicin Myanmar ta bayyana cewa; yanayin da ‘yan kabilar Rohingya suke ciki bai dace da komawarsu Myanmar ba.
Lambar Labari: 3483876    Ranar Watsawa : 2019/07/24

Bangaren kasa da kasa, rahoton majalisar dinkin duniya ya yi nuni da irin mawiyacin halin da dubban kanan yara suke ciki yan kabilar Rohingya a Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483833    Ranar Watsawa : 2019/07/12

Babban bankin duniya ya bayar da tallafin kudade da suka kai dala miliyan 165 ga 'yan gudun hijirar Rohingya da suke tsugunne a kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483442    Ranar Watsawa : 2019/03/10

Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta bukaci gwamnatin kasar Bangaladesh da ta ci gaba da daukar nauyin bakuncin ‘yan gudun hijirar Rohingya zuwa wani lokaci.
Lambar Labari: 3483419    Ranar Watsawa : 2019/03/02

Sojojin gwamnatin kasar Myanamar sun kasha wani matashi musulmi tare da jikkata wasu ba tare da sun aikata wani laifi ba.
Lambar Labari: 3483319    Ranar Watsawa : 2019/01/16

Gwamnatin kasar Japan ta bayar da taimakon kudi har dala miliyan 5 ga musulmin Rohingya 'yan kasar Myanmar da suke gudun hijira a Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483302    Ranar Watsawa : 2019/01/09

Wata cibiyar bayar da agaji da jin kai mai zaman kanta a kasar Canada ta bayar da dala miliyan 100 a matsayin taimako ga kananan yara 'yan kabilar Rohingya da kuma yaran Syria.
Lambar Labari: 3483192    Ranar Watsawa : 2018/12/07

Bangaren kasa da kasa, an fuskanci matasala a ranar farko da aka sanya domin komawar tawaga ta farko ta ‘yan kabilar Rohingya zuwa kasar Myanmar daga Bangaladesh.
Lambar Labari: 3483130    Ranar Watsawa : 2018/11/16

Bangaren kasa da kasa, kwamitin kae hakkin bil adama na majalisar dinkin duniya ya nuna rahotonsa dangane da cin zarafin ‘yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3482971    Ranar Watsawa : 2018/09/10

Bangaren kasa da kasa, kotun gwamnatin Myanmar ta yanke hukuncin daurin shekaru 7a gidan kaso a kan 'yan jarida biyu masu aiki da Reuters saboda fallasa wani sirri na kasar.
Lambar Labari: 3482949    Ranar Watsawa : 2018/09/03

Bangaren kasa da kasa, gwamnatn kasar China bata amince da dorawa gwamnatin Myanmar alhakin kisan muuslmin kasar ba.
Lambar Labari: 3482933    Ranar Watsawa : 2018/08/28

Kwamitin kare hakkokin bil adama na majalisar dinkin duniya ya kammala dukkanin bincikensa kan rahotannin da ya harhada kan kisan gillar da aka yi wa musulmin Rohingya a kasar Mayanmar.
Lambar Labari: 3482930    Ranar Watsawa : 2018/08/27