Bangaren kasa da kasa, an fitar da sabbin kaidoji na gasar karatun kur’ani mai tsarki a kasar Turkiya ta wannan shekara.
2015 Jul 09 , 20:42
Bangaren kasa da kasa, cibiyar da ke gudanar da ayyukan alkhairi ta kasar Qatar na shirin gudanar da wani aiki na buga kwafin kur’ani mai tsarki da nufin raba sua cikin kasashe 62 na duniya.
2015 Jul 09 , 20:41
Bangaren kasa da kasa, an saar da sunayen mutae 10 wadanda suka fi nuna kwazoa gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta Dubai.
2015 Jul 09 , 20:39
Bangaren kasa da kasa, an girma mutanen da suka dauki nauyin shiryawa da kuma gabatar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta birnin Dubai.
2015 Jul 07 , 23:50
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gaar karatu da hardar kur’ani mai tsarki ta kasar Benin tare da halartar makaranta da mahardata 57 a kasar da ke yammacin Afirka.
2015 Jul 07 , 23:48
Bangaren kasa da kasa, majalisar malamain addinin muslunci ta kasar Sudan ta fitar da fatawar haramta shiga kungiyar yan ta’adda ta Daesh a shar’ance.
2015 Jul 07 , 23:46
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Ethiopia na yi watan Ramadan mai alfarma gagarumar tarba tare da gudanar da abubuwa na daban a kansa.
2015 Jul 06 , 22:54
Bnagaren kasa kasa, kimanin mutane 44 ne suka rasa rayukansu a wasu hare-haren ta’addanci da aka kai jiya kan wurin cin abinci da musulmi suke buda baki yayin da wasu kimanin 67 suka samu raunuka.
2015 Jul 06 , 17:48
Bangaren kasa da kasa, a yau za a fara gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki karo na goma sha biyu tare da halaratr wakilin Iran a birnin Algiers.
2015 Jul 06 , 17:46
Bangaren kasa da kasa, dubban mabiya addinin muslunci a kasar Kenya suna taruwa a cikin babban masallacin birnin Nairobi fadar mulkin kasar domin gudanar da ayyukan ibada.
2015 Jul 05 , 22:57
Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen gasar karatu da hardar kur’ani mai ta duniya a birnin Dubai tare da halartar mahardata 76 daga kasashen duniya.
2015 Jul 05 , 22:54
Bangaren kasa da kasa, mabiya tafarkin shi’a da yan sunna sun gudanar da wata salla ta hadin kai tsakaninsu a babban masallacin shi’a na kasar.
2015 Jul 04 , 23:33