Bangaren kasa da kasa, yan ta’addan kungiyar daesh sun kashe wasu mutane 6 har lahira a garin karkuk na kasar Iraki bisa zarginsa da karbar mazhabar shi’a.
2015 Aug 21 , 21:51
Bangaren kasa da kasa, an bukaci da a dauki matakan tsaurara matakan tsaro a masallatan kasar Amurka sakamakon bayanan da aka samu daga wasu masu adawa da musulmi da ke neman kai hari kansu.
2015 Aug 20 , 18:15
Bangaren kasa da kasa, ana sa ranan daga tutar palastinu a gaban babban ginin zauren majlisar dinkin duniya a cikin watan Satumba mai zuwa.
2015 Aug 20 , 18:13
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar shi’a a kasar Masar za su tsaya takarar majalisar dokokin kasara karkashin inuwar jam’iyyar sufaye wadda ta hada mabiya darikun sufanci.
2015 Aug 20 , 18:09
Bangaren kasa da kasa, wani babban jami’I a cikin kasar Amurka ya bayyana cewa a shafin an facebook ya kamata a yi amfani da makaman nukiliya domin rusa kasashen musulmi.
2015 Aug 19 , 23:57
Bangaren kasa da kasa, an kammala wani taro dangane da fatawoyin da ake bayarwa a cikin kasashen musulmi da suke karfafa tsattsauran ra’ayi wanda aka yi a birnin Alkahira na kasar Masar.
2015 Aug 19 , 23:55
Bangaren kasa da kasa, wasu daga malaman sunna a kasar Lebanon sun nuna cikakken goyon bayansu ga daukar matakin hukunta Ahmad Assir da sauran yan ta’adda.
2015 Aug 18 , 20:14
Bangaren kasa da kasa, Sheikh Ahmad Karimah daya daga cikin manyan malaman fikihu na cibiyar Azahar bayyana furucin Sheikhul Azhar da Moqtada Sadr ya bayyana cewa babu abin da zai hana a samu fahitar juna tsakanin shi’a da sunna.
2015 Aug 18 , 20:08
Bangaren kasa da kasa, an fara gudana r da wani bababn taro na kasa da kasa da malamai ke gabar da bayanai kan yadda za a bullowa masu bayar da fatawowyi na tsattsauran ra’ayi a Masar.
2015 Aug 18 , 20:00
Bangaren kasa da kasa, sabanin da ke tsakanin wahabiyawa da mabiya Ahll bait(AS) bana siyasa ba ne sabani ne mai zaman kansa na kiyayya da gidan amnzon Allah da kuma hankoron ganin mabiya tafarkin iyalan wannan gida mai tsarki.
2015 Aug 16 , 22:33
Bangaren kasa da kasa, an bude wani baje koli na fina-finan muslunci da kayayyakin al’adu a gefen taron cibiyar radiyo da talabijin ta kasashen msulmi a Tehran.
2015 Aug 16 , 22:30
Bangaren kasa da kasa, mayakan kungiyar Boko Haram na ci gaba da kaddamar da harinta a cikin wasu yankuna na jahar Borno da ke arewacin Najeriya.
2015 Aug 16 , 22:22