Bangaren kasa da kasa, dubban mutane a kasar Bahrain sun gudanar da jerin gwano da gangami a dukkanin sassa na kasar domin tunawa da ranar ‘yancin kasa da kuma jadda bkatarsu ta neman dimukradiia a kasar.
2015 Aug 15 , 23:57
Bangaren kasa da kasa, hakikanin gaskiyar lamari dangane da matsalolin duniyar musulmi a yau a hakan yana da alaka ne kai tsaye da hannayen da kungiyoyin liken asiri na ketare suke da shi a cikin musulmi.
2015 Aug 15 , 23:47
Bangaren kasa da kasa, Moqtada Sadr yay aba wa babban malamin cibiyar Azahar dangane da matsayinsa na kin amincewa da kafirta mabiya mazhabar shi’a da wasu ke yi tare da bayyana cewa a shirye yake ya yi salla a bayan shi’a.
2015 Aug 15 , 23:44
Bangaren kasa da kasa, an fara aiwatar da wani shiri na mara baya ga itaye mata da suke fuskantar matsaloli a makarantun kasar Faransa domin sanun yancinsu kamar sauran ‘yan kasa.
2015 Aug 14 , 20:14
Bangaren kasa da kasa, Muhamamd Almas’udi daya daga cikin ammbobin kwamitin da ke bayar da fatawa a haramin Makka mai alfarma ya ce yin duk wani aiki na tunawa da magaba a cikin aikin haji shirka ne.
2015 Aug 14 , 20:12
Bangaren kasa da kasa, wata kotun haramtacciyar kasar Isra’ila ta haramta wa wasu matasa palastinawa zuwa massalcin Aqsa mai alfarm domin gudnar da ayyukan ibada.
2015 Aug 14 , 20:09
Bangaren kasa da kasa, a jiya ne aka fara gudanar da wani zaman taro mai taken tafarkin muslunci da zaman lafiya a kasar Algeriya da nufin kara wayar da kan musumi akan koyarwar muslunci.
2015 Aug 13 , 21:13
Bangaren kasa da kasa, Hana Isa shugaban kwamitin muuslmi da ke kiristoci domin kare masallacin Quds da sauran wurare masu tsarki ya ce Isra’ila ce ummul haba’isin duk wani tashin hankali a yankin.
2015 Aug 13 , 21:10
Bangaren kasa da kasa, wani marubuci a kasar hadaddiyar daular larabawa yay i kakakusar suka dangane da yadda malaman wahabiyawa suke wuce gona da iri wajen gaba da addini.
2015 Aug 13 , 17:58
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran a daren jiya ya gana da babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid Hassan nasrullah.
2015 Aug 12 , 23:56
Bangaren kasa da kasa, shugaban tarayyar najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa za a kara da wasu daga cikin littafan addinin muslunci a wajen koyarwar makarantun kasar.
2015 Aug 12 , 23:54
Bangaren kasa da kasa, a cikin wani bayani da malaman mazhabar shi’a na yakin Qatif a gabacin Saudiyya ska fiyar sun bayyana cewa kai haria masallacin Abaha ya taabtar da cewa yan ta’adda da musulunci suke fada.
2015 Aug 12 , 23:52