Bangaren kasa da kasa, kungiyar hadin kan kasashen musulmi da kuma ISESCO sun na’am da matakin kafa tutar palastinu a majalisar dinkin duniya.
2015 Sep 13 , 21:59
Bangaren kasa da kasa, babban daraktan ISESCo Da kuma babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen msuulmi sun isar da sakon taya alhini ga iyalan wadanda ski rasa rayukansu a hadarin da ya faru a Makka.
2015 Sep 13 , 21:56
Bangaren kasa da kasa, wasu majiyoyi masu tushe sun tabbatar da cewa jami’ar Azahar ta masar ta korar dalibanta har kimanin 300 da suka da dangantaka da kungiyar yan ta’adda ta Daesh.
2015 Sep 13 , 21:54
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki a birnin Mosco na kasar Rasha.
2015 Sep 12 , 21:48
Bangaren kasa da kasa, adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon fadowar na'urar daga kayan aiki a haramin Ka'abah mai tsarki ya kai 107, yayin da wasu kimanin 238 suka samu raunuka.
2015 Sep 12 , 21:46
Bangaren kasa da kasa, dubban maniyya na kasar Yemen da mahukn saudiyya suna hana su safke farali a shekarar bana sun bayar da kudin wajen taimako domin kare kasar daga ta’addanci Saudiyya.
2015 Sep 11 , 22:40
Bangaren kasa da kasa, majaliasar dinkin duniya ta amince da daftarin kdirin da wasu kasashen larabawa suka gabatar duk kuwa da rashin amincewa Isra’ila da Amurka kan daga tutar Palastinu.
2015 Sep 11 , 22:20
Bangaren kasa da kasa, an bude mashigar Rafah da ke cikin kasar Masar ga maniyyata na yankin zirin Gaza da ke nufin zuwa hajjin bana.
2015 Sep 11 , 22:17
Bangaren kasa da kasa, mutanen kasar Birtaiya sun gudanar da gagarumin jerin gwano domin nuna kin amincewa da ziyarar Netanyahu a birnin London a yau Laraba.
2015 Sep 09 , 23:42
Bangaren kasa da kasa, kungiyar gwagwarmayar muslnci ta Hizbullah a kasar Lebanon ta fitar da wani bayani da acikinsa ta yi kakakusar suka kan kisan kiyashin da Saudiyya da Amurka suke yi kan al’ummar kasar Yemen.
2015 Sep 09 , 23:40
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki a kasar Burundi tare da halartar mahardata 58 daga sassa na kasar.
2015 Sep 09 , 23:38
Bangaren kasa da kasa, majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa dangane da rusa gidajen palastinawa dubu 17 da Isra’ila ke yia gabar yamma da kogin Jodan.
2015 Sep 08 , 23:54