Bangaren kasa da kasa, kwamitin kare wurare masu tsarki abirnin Quds wanda ya kunshi musulmi da kirista ya yaba da matsayin sarkin Jordan kan ta’addancin Isra’ila a masallacin Alqwsa.
2015 Sep 18 , 20:15
Bangaren kasa da kasa, hukumar adana kayan tarihi ta majalisar dinkin duniya ta yi gargadin cewa akwai alamun da ke nuni da cewa yan ta’addan daesh na shirin kaddamar da hari kan wuraren tarihi na kasar Syria.
2015 Sep 17 , 22:59
Bangaren kasa da kasa, babban daraktan da ke kula da harkokin lafiya ayankin Qasim na kasar Saudiyya ya yi gargadi dangane da sumbantar Hajrul Aswad kuma makam Ibrahim (AS) bisa dalilai na kiwon lafiya.
2015 Sep 17 , 22:56
Bangaren kasa da kasa, ma’ikatar kula da ayyukan hajji ta sanar da cewa aikin da ake gudanarwa a halin yanzu a harami shi ne babban abin da ya sanya a kara ge yawan mahajjata amma a shekara mai zuwa adadin zai kai miliya 5.
2015 Sep 17 , 22:54
Bangaren kasa da kasa, Nikolai Moladnuf wakilin majlaisar dinkin duniya kan harkokin yankin gabas ta tsakiya ya bayyana cewa dole ne akfa kwance domin yaki da daesh.
2015 Sep 16 , 23:41
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kula da harkokin yada aladun uslunci ta duniya ISESCO ta yi kakakusar suka dangane da keta alfarmar wurare masu tsarki da yahudawan sahyuniya ke yi a aqsa.
2015 Sep 16 , 23:39
Bangaren kasa da kasa, mabiya addinin muslunci a kasar Zimbabwe sun gudanar da gasar hardar kur’ani mai tsarki a karkashin kulawar majalisar musulmi ta kasar.
2015 Sep 15 , 22:31
Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron haramtacciyar kasar Isra’ila sun karya kofar alkibla ta masallacin Quds mai alfarma a ciki gaba da kai farmakin da suke yi kan masallacin.
2015 Sep 15 , 22:28
Bangaren kasa da kasa, mahukuntan kasar Saudiyya sun ce an fara gudanar da gyara a wurin da aka samu hadari na fadowar na’urar daga kaya a masallacin harami mai alfarma.
2015 Sep 15 , 22:25
Bangaren kasa da kasa, Ahmad tayyib babban malamin cibiyar Azhar ya bayyana cewa wurin da aka rufe Imam Ali (AS) ba shi ne wurin da ake kira hubbarensa ba a halin yanzu.
2015 Sep 14 , 23:52
Bangaren kasa da kasa, an kammala wani bincike da ake gudanarwa dangane da faduwar na’urar daukar kaya masu nauyi a haramin Makka mai tsarki.
2015 Sep 14 , 23:50
Bangaren kasa da kasa, jami’an gwamnatin kasar Jordan sun yi Allawadai da kakkausar murya dangane da harin da yahudawan sahyuniya suka kai kan masallacin aqsa mai alfama.
2015 Sep 14 , 23:49