Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin dangi da iyalan wasu alhazai na kasar Moroco da suka rasu ko suka bata na shirin shigar da kara kan mahukuntan Saudiyya.
2015 Oct 06 , 18:50
Bangaren kasa da kasa, cibiyar hubbaren Hussaini ta shirya gudanar da wani na karatun kur’ani mai tsarki domin girmama alhazan da suka rasu a Mina musamman ma makaranta kur’ani mai tsarki.
2015 Oct 06 , 18:46
Bangaren kasa da gasa, haramtacciyar kasar Isra’ila na shirin gudanar da wata gasa ta kur’ani da hadisi a cikin wannan mako da nufin kara yada al’and larabawa.
2015 Oct 06 , 18:41
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zaman taro kara wa juna sani mai taken kurani da sunan karo na takwas a kasar masar a jami’ar Mansurah.
2015 Oct 05 , 23:21
Bangaren kasa da kasa, wasu daga cikin alahazan kasar Masar sun bayyana abin da ya faru a Mina da cewa balai ne mai girma.
2015 Oct 05 , 23:20
Bangaren kasa da kasa, wata mata musulma ‘yar kasar Birtaniya ta koka matuka dangane da rashin tsain mahukuntan Saudiyya a wajen daukar nauyin aikin hajji.
2015 Oct 05 , 23:16
Bangaren kasa da kasa, masallatan birnin Chicago na kasar Amurka suna karbar bakuncin wasu daga cikin mutanen birnin wadanda ba musulmi ba domin bayyana musu abin da suke bukatar sani daga muslunci.
2015 Oct 04 , 22:57
Bangaren kasa da kasa, Alhaji Muhammad Sanusi sarkin Kano kuma Amirul Hajji na najeriya awannan shekara ya bayyana cewa matukar dai mahakuntan Saudi ba su dauki mataki ba Najeriya za ta daina yin jifar shaidan.
2015 Oct 04 , 22:53
Bangaren kasa da kasa, an girmama wani wani alhaji dan Nigeria matashi wanda ya tsinci wani tarin kudi a cikin masallacin harami kuma ya mayar da sub a tare da ya taba saboda gaskiyarsa.
2015 Oct 03 , 23:03
Bangaren kasa da kasa, Mabiya addinin muslunci a kasar Tanzania sun bukaci da a gudanar da sahihin bincke kana bin da ya faru a Mina a lokacin aikin ahajin bana.
2015 Oct 03 , 23:01
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron idin Ghadir a hubbaren Sayyidah Zainab (SA) da ke kusa da birnin Damascus tare da halartar baki daga kasashen larabawa.
2015 Oct 03 , 22:59
Bangaren kasa da kasa, mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya dora alhakin abin da ya faru a Mina kisan alhazai a kan mahukuntan saudiyya tare da neman da su bari agudanar da bincike kan bin da ya faru.
2015 Oct 01 , 22:33