Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da adana kayan tarihi ta majalisar dinkin duniya ta yi Allawadai da kakkausar murya kana bin da Isra’ila take na sace kayan tarhi lamarin da ya fusata jami’an yahudawa.
2015 Oct 22 , 17:04
Bangaren kasa da kasa, an yi taho m gama tsakanin masu tarukan jyayin Ashura a Bahrain da kuma ‘yan sandan masarautar kasar da ke neman hana su.
2015 Oct 22 , 16:58
Bangaren kasa da kasa, yan sunna a kasar Amurka suna gudanar da taruka a karkashin jagorancin Muhammad dabbuq wani malamin shi'ada ke gababtar da jawabai kan wannan lamari a masallatan nasu.
2015 Oct 21 , 23:02
Bangaren kasa da kasa, Ma'aikatar da ke kula da harkokin addini a kasar Masar ta sanar da cewa ta dauki tsauraran matakai domin ganin hana yan shi'a yina bin da ya saba addini a masallacin R'asul Hussain (AS) da ke Alkahira.
2015 Oct 21 , 23:00
Bangaren kasa da kasa, Professor Sashedina ya bayyana wasu manyan mutane a duniya da suka tasirantu matu da mikewar Ashura ta Imam Hussain (AS) da hakan ya hada da mutane irin su Mahatima Gandi jagoran gwagwarmayar ‘yancin India.
2015 Oct 20 , 23:10
Bangaren kasa da kasa, a matsayin nuna takaici da yin Allawadai da abin da ya faru a Mina an watsa shiri mai suna wake da laifin abin da ya faru a Hajji 2015? A gidana talabijin na Senegal.
2015 Oct 20 , 23:05
Bangaren kasa da kasa, Najla Ta’at Ghali mabiya addinain kiristanci ce wadda ta tarjama kur’ani mai tsarki baki daya a cikin harshen ishara da kurame suke magana da shi a garin Bani Yusuf na kasar Masar.
2015 Oct 19 , 23:20
Bangaren kasa da kasa, a masallacin Azahar nan da kwanaki masu zuwa za a gudanar da wani shiri na bayar da horo kan gogewa wajen karatun kur’ani mai tsarki da sauti mai kyau.
2015 Oct 19 , 23:19
Bangaren kasa da kasa, mabiya tafarkin Shi’a suna gudanar da tarukan juyayi tun daga farkon watan Muharram a birane da kauyuka da yankunan kasar.
2015 Oct 19 , 23:17
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta yi kira ga majalisar dinkin duniya da ta kare mabiya addinin muslinci a kasar jamhuriyar Afirka ta tsakiya.
2015 Oct 18 , 22:01
Bangaren kasa da kasa, masani dan kasar Masar kuma mabiyin tafarkin Ahlul bait (AS) a kasar Masar mamba ababbar cibiyar Ahlul bai ta duniya ya bayyana cewa sna gudanar juyayin shahadar Imam Hussain (AS) ne a cikin gidajensu.
2015 Oct 18 , 21:58
Bangaren kasa da kasa, kungiyar bunkasa harkokin ilimi da al’adu ta kasashen musulmi ta yi Allawadai da kakkasar murya dangane da harin da aka kai kan Husainiyar Haidariyya ta mabiya mazhabar shi’a a yankin Saihat na gabacin saudiyya.
2015 Oct 18 , 21:56