Tehran (IQNA) an gabatar da wani shiri na gida babban masallaci a kusa da birnin Manchester na kasar Burtaniya.
Lambar Labari: 3485339 Ranar Watsawa : 2020/11/05
Tehran (IQNA) majalisar koli ta musulmin Najeriya ta fitar da bayani kan halin da ake ciki da kuma yadda ya kamata musulmin kasar su gudanar da bukukuwan salla a cikin irin wannan lokaci.
Lambar Labari: 3485026 Ranar Watsawa : 2020/07/27
Gwamnatin kasar Sudan ta mika wasu mambobin kungiyar Muslim Brotherhood ga gwamnatin kasar Masar bayan da ta kame sua cikin kasarta.
Lambar Labari: 3484773 Ranar Watsawa : 2020/05/07
Tehran (IQNA) magoya bayan sheikh Zakzakya najeriya sun nuna goyon bayansu ga msuulmin kasar India.
Lambar Labari: 3484597 Ranar Watsawa : 2020/03/07
Muhammad Alkhalaya minista mai kula da harkokin addini a Jordan ya bayyana cewa Quds na cikin hadari.
Lambar Labari: 3484427 Ranar Watsawa : 2020/01/18
Musulmin kasar Amurka suna shirin fara aiwatar da wani tsari na bayar da kariya ga masallatai da sauran wurarensu an ibada.
Lambar Labari: 3483487 Ranar Watsawa : 2019/03/24
Bangaren kasa da kasa, gwamnatin kasar Bangaladesh na shirin kwashe ‘yan gudun hijirar Rohingya dubu 103 daga sansanoninsu zuwa wani tsibiri mai nisa.
Lambar Labari: 3483426 Ranar Watsawa : 2019/03/05
Bangaren kasa da kasa, Shugaban jam’iyyar Labour a kasar Birtaniya ya jinjinawa majalisar musulmin kasar kan kokarinta na samar da fahimtar juna.
Lambar Labari: 3482592 Ranar Watsawa : 2018/04/22
Bangaren kasa da kasa, an samu karuwar kyamar musulmi a kasar Belgium inda fiye da kashi 60 na mutanen kasar ke kallon musulmi a matsayin wata barazana.
Lambar Labari: 3481131 Ranar Watsawa : 2017/01/13