iqna

IQNA

jinjinawa
Shehin malamin daga Tanzaniya ya jaddada a tattaunawarsa da Iqna cewa:
Tehran (IQNA) Tsohon Mufti na kasar Tanzaniya, ya bayyana cewa zai sanar da al'ummar kasarsa da jami'an kasarsa game da umarnin shugaban kasar Iran kan abubuwan da suke tabbatar da hadin kai, ya ce: karfafa alaka tsakanin Iran da Afirka zai taimaka wajen karfafa hadin kan musulmi.
Lambar Labari: 3489925    Ranar Watsawa : 2023/10/05

Tehran (IQNA) Cibiyar kula da harkokin kur'ani ta "Hamid" ta sanar da kaddamar da lambar yabo ta Ajman karo na 16.
Lambar Labari: 3488050    Ranar Watsawa : 2022/10/22

Bangaren kasa da kasa, Shugaban jam’iyyar Labour a kasar Birtaniya ya jinjinawa majalisar musulmin kasar kan kokarinta na samar da fahimtar juna.
Lambar Labari: 3482592    Ranar Watsawa : 2018/04/22